Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: ‘Yan Adawa Dake Zanga-zanga Sun Kara Da 'Yan Sanda A Unguwar Kawamgware Dake Birnin Nairobi


VOA60 AFIRKA: ‘Yan Adawa Dake Zanga-zanga Sun Kara Da 'Yan Sanda A Unguwar Kawamgware Dake Birnin Nairobi
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

‘Yan adawa dake zanga zangar sun kara da yan sanda a unguwar Kawamgware dake birnin Nairobi sa’o’i kafin a bada sakamakon lashe zabe da shugaba Uhuru Kenyata yayi a maimaitawar zaben mai cike da rigingimu kuma ana ci gaba zanga-zanga a duk fadin birnin Nairobi.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG