Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

'Yan Boko Haram Na Tserewa Zuwa Wasu Kasashen Afirka

Biyo bayan hare haren da dakarun Najeriya da kuma sojojin hadin gwiwa na kasashen yankin Chadi suka kai kan sansanonin mayakan boko haram, yanzu mayakan na guduwa zuwa kasashen Sudan da jamjuriyar Afirka ta tsakiya.

Photo: VOA

Biyo bayan hare haren da dakarun Najeriya da kuma sojojin hadin gwiwa na kasashen yankin Chadi suka kai kan sansanonin mayakan boko haram, yanzu mayakan na guduwa zuwa kasashen Sudan da jamjuriyar Afirka ta tsakiya.

XS
SM
MD
LG