Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

‘YAN KASA DA HUKUMA: Batun Kasuwar Jos Da Ta Kone Shekaru 20 Da Suka Gabata, Afrilu 15, 2024


Mahmud Kwari
Mahmud Kwari

JOS, NIGERIA - Shirin wannan makon ya sauka ne a Jihar Filato da ke tsakiyar Najeriya don duba walagigin da ‘yan kasuwar Jos Main Market suka ce gwamnatocin jihar na yi musu tun bayan da aka kona kasuwar fiye da shekaru 20 da suka gabata.

Saurari cikakken shirin da Mahmud Ibrahim Kwari ya gabatar:

‘YAN KASA DA HUKUMA:Batun Jos Main Market Da Ta Kone Shekaru 20 Da Suka Gabata, Afrilu 16, 2024.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:08:01 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG