Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

YAN KASA DA HUKUMA: Yadda :Kalubalen Tsaro Ya Shafi Mata A Jihar Borno - Mayu, 25, 2021


Mahmud Kwari
Mahmud Kwari

Yau shirin ‘yan kasa da hukuma na Maidugurin jihar Borno ne a arewa maso gabashin Najeriya domin jin yadda mata ke bibiyar hakkokin su a wurin mahukuntan Najeriya kusan shekaru 10 da suka shude bayan da sojojin kasar suka yi awon gaba da ‘yayan su da mazajen su bisa zargin alaka da ayyukan tarzoma na Boko Haram.

Saurari cikakken shirin a sauti:

YAN KASA DA HUKUMA: Kalubalen Tazomar Ayyukan Boko Haram Na Ci Gaba Da Barazana Ga Mazauna Yankin Arewa Maso Gabashin Najeriya
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:05 0:00


XS
SM
MD
LG