Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 Duniya: 'Yan Sandan Kasar Malaysia, Sun Kai Samame a Gidan Tsohon Firayin Minista Najib Razak


VOA60 Duniya: 'Yan Sandan Kasar Malaysia, Sun Kai Samame a Gidan Tsohon Firayin Minista Najib Razak
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

Yan sandan kasar Malaysia, suka kai samame a gidan tsohon firayin minista Najib Razak, a yayin da yake fuskantar sabaon bincike akan cin hanci da rashawa da wadanda suka kada shi zaben da aka gudanar kwanan nan ke jagoranta.

XS
SM
MD
LG