Rikicin Boko Haram ya mayar da dubban yara a arewa maso gabashin Najeriya marayu. Akasarin yaran su na fuskantar kalubale na rayuwa sosai. Amma wasu daga cikinsu, sun samu rayuwa mai kyau a jihar Sokoto, Haruna Shehu Marabar Jos ya ziyarci wata makaranta da ake kula da irin wadannan yara a Sokoton.
Yaran Da Boko Haram ta Kashe Iyayensu Sun Samu Gata a Sokoto
Rikicin Boko Haram ya mayar da dubban yara a arewa maso gabashin Najeriya marayu. Akasarin yaran su na fuskantar kalubale na rayuwa sosai. Amma wasu daga cikinsu, sun samu rayuwa mai kyau a jihar Sokoto, Haruna Shehu Marabar Jos ya ziyarci wata makaranta da ake kula da irin wadannan yara a Sokoton.
Labarai masu alaka
Zangon shirye-shirye
-
Afrilu 16, 2021
Yadda Na Samu Labarin Gobarar Da Ta Yi Sanadin Mutuwar 'Yata
-
Afrilu 14, 2021
Daliban Firamare 20 Sun Mutu a Gobarar Nijar
Za ku iya son wannan ma
-
Afrilu 16, 2021
Yadda Na Samu Labarin Gobarar Da Ta Yi Sanadin Mutuwar 'Yata