Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 DUNIYA: Zaben Shugaban Kasa Da Aka Sake Gudanarwa a Ranar Alhamis Ya Haifar Da Tarzoma


VOA60 DUNIYA: Zaben Shugaban Kasa Da Aka Sake Gudanarwa a Ranar Alhamis Ya Haifar Da Tarzoma
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

A kasar Kenya, zaben shugaban kasa da aka sake gudanarwa a ranar Alhamis ya haifar da tarzoma tsakanin ‘yan sanda da masu zanga-zanga. Sai kuma wasu runfunar zabe da suka kasance a kulle musammam a yankin da ‘yan adawa kedagoyon baya.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG