Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ZAMANTAKEWA: Matakan Fulani Kirista Na Fahimtar Da Al’ummomi, Fadakarwa Da Zaman Lafiya, Maris 12, 2025


Zainab Babaji
Zainab Babaji

A shirin Zamantakewa na wannan makon mun tattauna ne kan matakan da al’ummar Fulani da ke bin addinin Kirista ke daukawa don wanzar da fahintar juna tsakaninsu da wasu al'ummomi da kuma fadakarwa kan zaman lafiya.

A makon jiya ne al’ummar Fulani da ke bin addinin Kirista su ka kaddamar da littlafi na wakoki a harshen Fulfulde, kuma su ka ce su na ganin ya kamata su rika samfani da harshensu a duk lokacin da su ke taro, a maimakon amfani da harsunan turanci ko Hausa.

Saurari cikakken shirin da Zainab Babaji ta gabatar:

ZAMANTAKEWA: Matakan Fulani Kirista Na Fahimtar Al’ummomi, Fadakarwan Da Zaman Lafiya, Maris 12, 2025.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:12:03 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG