Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ZAUREN MATASA: Ayyana Dokar Hana Yawon Dare A Karamar Hukumar Karu Don Dakile Ta’addanci, Satumba, 26, 2022


Nasiru Adamu El-Hiyaka Lokacin Kan Hanyar Kaduna Zuwa Abuja
Nasiru Adamu El-Hiyaka Lokacin Kan Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

Matsalar hare-hare da sace mutane don neman kudin fansa ta zama ruwan dare a sassan Najeriya inda ta hada har da Abuja, babban birnin kasar.

NASARAWA, NIGERIA - A cikin shirin na wannan makon mun ci gaba da tattaunawa da matasan yankin karamar hukumar karu a Jihar Nasarawa akan dokar hana yawon dare da hukumomin yankin su ka ayyana don dakile nasarar kaurowar ‘yan ta’adda yankin daga wasu sassa na Arewa ta tsakiya da Arewa maso Yammacin Najeriya.

Shiga shafin a saurari cikakken shirin:

ZAUREN MATASA: Ayyana Dokar Hana Yawon Dare A Karamar Hukumar Karu Don Dakile Ta’addanci, Satumba, 26, 2022.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:09:58 0:00

XS
SM
MD
LG