Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ZAUREN VOA: Jawo Hankalin Matasa Kan Kasuwancin Fatu A Kamaru, Yuli 23, 2023


Medina Dauda
Medina Dauda

ABUJA, NIGERIA - A shirin Zauren VOA na wannan makon masu ruwa da tsaki da ‘yan kasuwa masu kasuwancin fatu a Kamaru, sun tattauna yadda ake aiki kan fatu ya zuwa gyaran, abubuwan da ake amfani da su, da kuma yadda ake sayar da su.

An yi kokarin jawo hankalin matasa kan kasuwancin fatu wanda tsohon shugaban kasar Kamaru, marigayi Ahmadu Ahidjo ya kawo shi kasar Kamaru shekaru da dama da suka wuce.

Saurari cikakken shirin da Medina Dauda ta gabatar:

ZAUREN VOA: Jawo Hankalin Matasa Kan Kasuwancin Fatu A Kamaru, Yuli 23, 2023 .mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:14:53 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG