A BARI YA HUCE: Hira Da Mansour Sani- Kashi Na Biyu- Maris, 09, 2022

Alheri Grace Abdu

A shirin A Bari Ya Huce na wannan makon, mun gabatar da kashi na biyu na hira da sabon wakilin Sashen Hausa wanda kuma fitaccen mawaki ne a Maradi, Mansour Sani. Mun kuma bada labarin wani mai gida da ya yi kokarin fitar da wata kuliya daga gidan shi amma ya rika gamuwa da cikas.

Saurari cikakken shirin ka sha dariya:

Your browser doesn’t support HTML5

A Bari Ya Huce: Hira Da Mansour Sani Kashi Na Biyu -24: 00"