GRACE ALHERI ABDU, DOMIN IYALI, Oktoba 12, 2017- Hira Da Zannah Bukar Mustapha Kashi Na Uku

Grace Alheri Abdu

A ci gaba da hirarmu da Barrister Zannah Bukar Mustapha wanda ya sami lambar yabo ta Majalisar Dinkin Duniya domin ilmantar da yaran da iyayensu suka mutu a hare haren kungiyar Boko Haram, Makon da ya gabata, na nemi sanin matsayin ilimin yaran da makarantarshi ke yayewa a jarabawar kasa. Saurari shirin domin jin bayanin nasa.

Your browser doesn’t support HTML5

Hira da Zannah Bukar Mustapha-10:30"