Hamza al-Mustapha Ya Ce Ba Ruwan Shi Da Siyasa

Manjo Hamza al-Mustapha lokacin da ya isa Kano bayan an sallame shi daga gidan kaso

Manjo Hamza al-Mustapha ya ce shi fa ba yau ya fara taimakawa matasa ba
Tsohon babban jami'in tsaron lafiyar tsohon shugaban kasar Najeriya marigayi janar Sani Abacha, wato Manjo Hamza Almustapha ya fito fili balo-balo, yayi bayani karara, ya musanta zargin da ake yi mi shi cewa ya na share fagen siyasa ta hanyar tattara matasa a karkashin sabuwar kungiyar hada kan 'yan kasar Najeriya, kamar dai yadda za ku ji a cikin wannan rahoto da wakilin Sashen Hausa Isah Lawal Ikara ya aikodaga Kaduna.

Your browser doesn’t support HTML5

Manjo Hamza Al-Mustapha Ya kare Kan shi - 2:48