VOA60 DUNIYA: BELGIUM Mutane 34 Sun Mutu A Brussels, Maris 22, 2016

Your browser doesn’t support HTML5

Wasu hare-hare da aka kai a filin tashin jiragen birnin Brussels da tashar jirgin karkashin kasa sun halaka akalla mutane 34 kana suka raunata waso fiye da 170.