VOA60 AFIRKA: MALI A Bidiyonsa na Farko Cikin Watanni 22, Shugaban Kungiyar Ansar Dine, Iyad Ag Ghaly, Ya Yi Barazana Ga Faransa

Your browser doesn’t support HTML5

A bidiyonsa na farko cikin watanni 22, shugaban kungiyar Ansar dine, Iyad Ag Ghaly, ya yi barazana ga Faransa da dakarun wanzar da zaman lafiya na Majalisar Dinkin Duniya a Mali.