TSAKA MAI WUYA: Dalilan Da Ke Sa Ake Samun Ce-ce-ku-ce Tsakanin Manyan Addinai Biyu A Najeriya, Nuwamba 08, 2022
Aliyu Mustapha
Aliyu Mustapha Sokoto
A wasu lokuta akan samu rashin jituwa tsakanin Musulmi da Kirista kan wasu batutuwa, lamarin da kan shafi zamantakewar bangarorin biyu.
Washington D.C. —
Shirin Tsaka Mai Wuya na wannan mako, ya kawo muku kashi na biyu ne kan muhawara bisa dalilan da suke sa ake samun ce-ce-ku-ce tsakanin manyan addinai biyu a Najeriya.
Your browser doesn’t support HTML5
Dalilan da ke sa ana samun ce-ce-ku-ce tsakanin manyan addinai a Najeriya, Kashi Na Biyu, 12'06"