Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TSAKA MAI WUYA: Yadda Wasu Gwamnonin Arewa Suka Nada Mutanen Da Su Ke So Su Gaje Su, Kashi Na 2 - Yuni 14, 2022


Aliyu Mustapha Sokoto
Aliyu Mustapha Sokoto

A shekarar 2023 za a gudanar da zaben gama gari a Najeriya inda za a zabi gwamnoni, 'yan majalisa da shugaban kasa.

Shirin Tsaka Mai Wuya na wannan makon ci gaban shirin ne game da zaben fitar gwani na shekara 2023 inda 'yan siyasa kamar gwamnonin wasu jihohi irinsu Kaduna da Kano suka nada mutanen da su ke so su gaje su.

Saurari cikakken shirin cikin sauti:

TSAKA MAI WUYA: Yadda Wasu Gwamnonin Arewa Suka Nada Mutanen Da Su Ke So Su Gaje Su, Kashi Na 2 - Yuni 14, 2022
please wait

No media source currently available

0:00 0:12:26 0:00

XS
SM
MD
LG