VOA60 AFIRKA: NIGERIA Gwamanti na Nemar Cimma Jituwa da Shugabannin Kungiyoyi

Your browser doesn’t support HTML5

A kasar Najeriya gwamanti na nemar cimma jituwa da shugabannin kungiyoyi don kauce ma zanga-zanga a fadin kasar saboda karin farashin man fetur.