Zaben 2023 a Najeriya

Your browser doesn’t support HTML5

Yayin da shirye-shiryen babban zaben 2023 a Najeriya ke ci gaba da kankama, babbar jam'iyyar adawa ta PDP ta zabi tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar a matsayin dan takararta na shugaban kasa a zaben. Atiku Abubakar dai ya sha yunkurin zama shugaban Najeriya a baya, ba tare da nasara ba.