Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Zaratan Sojojin Najeriya Sun Kwace Garin Gudumbali

Sojojin Najeriya Na Ci gaba da kakkabe sauran 'ya'yan kungiyar Boko Haram da suka rage a wasu lunguna a jahar Borno Najeriya

A ci gaba da kakkabe sauran 'ya'yan kungiyar Boko Haram da suka rage, zaratan sojojin Najeriya sun kwace garin Gudumbali dake jahar Borno kusa da iyakar Najeriya da jamhuriyar Nijar.

Domin Kari

Labarai masu alaka

XS
SM
MD
LG