Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 DUNIYA: Sakataren Harkokin Wajen Amurka Ya Jaddada Goyon Bayan Amurka Akan Yaki Da ‘Yan ISIS


VOA60 DUNIYA: Sakataren Harkokin Wajen Amurka Ya Jaddada Goyon Bayan Amurka Akan Yaki Da ‘Yan ISIS
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

Sakataren harkokin wajen Amurka Rex Tillerson, ya jaddada goyon bayan Amurka akan yakin da kasar misira ke yi da ‘yan kungiyar ISIS yayin da yake ganawa da jami’an gwamnatin kasar a Alkahira, a zaman wani bangaren ziyarar mako guda da yake yi a gabas ta tsakiya.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG