Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 Duniya: Rahotanni Sun Ce Wata Babbar Tawagar Jami’an Gwamnatin Korea Ta Arewa Ta Kai Ziyarar Beijing


VOA60 Duniya: Rahotanni Sun Ce Wata Babbar Tawagar Jami’an Gwamnatin Korea Ta Arewa Ta Kai Ziyarar Beijing
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

Rahotanni sun ce wata babbar tawagar jami’an gwamnatin Korea ta Arewa ta kai ziyarar Beijing, inda wasu kafafen yada labarai ke cewa shugaba Kim Jong Un ne, yayin da wasu ke cewa kanwarsa c eke jagorantar tawagar.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG