Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 Afirka: Barak Obama Ne Zai Gabatarda Jawabin Taron Shekara-Shekara Na Bana Na Tuna Marigayi Nelson Mandela


VOA60 Afirka: Barak Obama Ne Zai Gabatarda Jawabin Taron Shekara-Shekara Na Bana Na Tuna Marigayi Nelson Mandela
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

Afirka ta Kudu: Jami’ai sun bada sanarwar cewa tsohon shugaban Amurka Barak Obama ne zai gabatarda jawabin taron shekara-shekara na bana na tuna marigayi Nelson Mandela a watan yuli a Johannesburg.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG