Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

George Bizos, Lauyan Da Ya Kare Nelson Mandela Ya Rasu


George Bizos
George Bizos

Kasar Afrika ta Kudu na alhinjn mutuwar dan gwagwarmayar yaki da wariyar launin fata baban Lauya George Bizos, wanda ya yi suna wajen kare tsohon shugaban kasar marigayi Nelson Mandela.

A cewar iyalan Bizos ranar Alhamis 10 ga watan Satunba, marigayin wanda aka haifa a kasar Girka, ya je Afrika ta Kudu ne a matsayin dan gudun hijira a lokacin yakin duniya na 2, ya rasu a jiya Laraba a gidansa yana da shekaru 92 a duniya.

A wani jawabi da Shugaban Afrika ta Kudu Cyral Ramaposa ya yi, ya bayyana margayi Bizos a matsayin “Mikiyar kasar ta fannin shari'a."

Facebook Forum

Wata manhaja mai saukaka wahalar samun gidan abinci na halal ga Musulman dake zaune a kasashen Turai
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:21 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG