Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 DUNIYA: 'Yan gudun hijira daga yankin Tigray na Habasha sun ce ana kashe mutane akan titi ga harbe-harbe, da wasu sauran labarai


VOA60 DUNIYA: 'Yan gudun hijira daga yankin Tigray na Habasha sun ce ana kashe mutane akan titi ga harbe-harbe, da wasu sauran labarai
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

VOA60 DUNIYA: A takaitattun labaran duniya na yau 'yan gudun hijira daga yankin Tigray na Habasha sun ce sun ga ana kashe mutane akan titi sannan sun ji karar harbe-harbe, Habasha ta bayyana rikicin a matsayin matakin tabbatar da doka a kasar, da wasu sauran labarai.

XS
SM
MD
LG