Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 DUNIYA: A Nijar Dan Takarar Jam'iyya Mai Mulki Mohamed Bazoum Ya Lashe Zaben Shugaban Kasa


VOA60 DUNIYA: A Nijar Dan Takarar Jam'iyya Mai Mulki Mohamed Bazoum Ya Lashe Zaben Shugaban Kasa
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

A jamhuriyar Nijar aka sanar da dan takarar jam'iyya mai mulki Mohamed Bazoum a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa yayinda magoya bayan yan adawa suka ce an tafka magudi inda suka ci gaba da kona tayoyin mota akan tittuna.

XS
SM
MD
LG