Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Ziyarar Sakataren gwamnatin Amurka Anthony Blinken A Najeriya


Ziyarar Sakataren gwamnatin Amurka Anthony Blinken A Najeriya
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

Sakataren harkokin wajen Amurka Antony Blinken ya yaye kallabin sababbin kudurorin Amurka sa'adda yake jawabi ga jami'an diflomasiyya da na gwamnatoci a sakatariyar kungiyar raya kasashen Afirka ta yamma wato ECOWAS a Abuja, babban birnin Najeriya, inda ya ke ci gaba da ziyara.

XS
SM
MD
LG