Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DUNIYAR AMURKA: Guguwar Idalia Da Abin Da Amurka Ta Ce Kan Juyin Mulkin Gabon, 01 Satumba, 2023


Mahmud Lalo
Mahmud Lalo

Bayanai sun yi nuni da cewa akalla mutum uku sun rasa rayukansu a jihohin yayin da kusan mutum dubu 500 suke zaune babu wutar lantarki.

Shirin Duniyar Amurka na wannan mako ya yi nazari ne kan mummunar guguwar Idalia da ta ratsa jihar Florida ta kuma fada kan jihar North Carolina a tsakanin Laraba zuwa ranar Alhamis.

A yi sauraro lafiya.

DUNIYAR AMURKA: Guguwar Idalia Da Abin Da Amurka Ta Ce Kan Juyin Mulkin Gabon - 6'00"
please wait

No media source currently available

0:00 0:06:58 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG