Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Amirul Hajjin Bana Ya Ce An Kammala Shiri Tsaf


Alhazai su na Sallah a masallacin Namira dake Arafat, kusa da Makka a ranar litinin 15 Nuwamba 2010
Alhazai su na Sallah a masallacin Namira dake Arafat, kusa da Makka a ranar litinin 15 Nuwamba 2010

Mai Martaba Shehun Borno, Alhaji Abubakar Ibn Garbe El-Kanemi, Amirul Hajjin kasar Najeriya ya aike da sako zuwa ga alhazan bana

A daidai lokacin da Hukumar Alhazan Najeriya ke kaddamar da jigilar alhazai zuwa Saudiyya a yau Asabar 14 ga watan Satumba a birnin Maidugurin jihar Borno, Mai Martaba Shehun Borno, Alhaji Abubakar Ibn Garbe El-Kanemi, Amirul Hajjin kasar Najeriya na bana ya gabatar da sakon godiya da kuma jan hankali ga alhazan bana a tattaunawar su da wakilin Sashen Hausa Haruna Dauda Biu.

please wait

No media source currently available

0:00 0:02:02 0:00
Shiga Kai Tsaye
Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG