Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Gwamnatin Najeriya Tace Babu Damar Auren Jinsi Daya A Kasar


Shugaba Goodluck Jonathan.
Shugaba Goodluck Jonathan.

Majalisar zartaswa karkakashin jagorancin shugaba Goodluck Jonathan tace babu damar a kayle 'yan luwadi da masu yin madugo suyi aure a Najeriya.

Duk da bukata ko shawara da Majalisar Dinkin Duniya ta baiwa Najeriya cewa ta bari 'yan jinsi daya suyi aure, da kuma batun dakatar da hukuncin kisa.

Laraban nan ne majalisar zartaswa ta yanke wannan shawara akarshen taronta na mako mako da tayi a Abuja.

Ministan yada labarai na Najeriya Labaran Maku, ya bada karin haske kan shawarwarin da majalisar ta yanke a zamanta na yau, cikin wannan rahoto da Umar Farouk Musa ya aiko mana daga Abuja.

please wait

No media source currently available

0:00 0:04:14 0:00
Shiga Kai Tsaye
XS
SM
MD
LG