Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

CIWON ‘YA MACE: Abinda Ya Biyo Bayan Hukuncin Kotu Na Neman Gwamnati Ta Baiwa Mata Kaso 35% Na Madafun Iko, Afrilu 20, 2022


Aisha Muazu
Aisha Muazu

A cikin shirin na wannan makon bayan hukuncin kotu a babban birnin tarayyar Najeriya wacce ta wajabta wa gwamnati baiwa mata kaso 35% na madafan iko, menene zai biyo baya kuma ta yaya za a tabbatar da aiki da umarnin kotu? Tambayoyin da shirin ya nemi amsa ke nan wannan makon.

Saurari cikakken shirin cikin sauti:

CIWON ‘YA MACE: Abinda Ya Biyo Bayan Hukuncin Kotu Na Gwamnati Ta Baiwa Mata Kaso 35% Na Madafin Iko, Afrilu 20, 2022
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:00 0:00

XS
SM
MD
LG