Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Dalilan Mu Na Ganawa Da Tsoffin Shugabannin Kasa


Janar Ibrahim Badamasi Babangida, daya daga cikin tsoffin shugabannin kasar Najeriya da su gwamna Wamako suka gana da shi.
Janar Ibrahim Badamasi Babangida, daya daga cikin tsoffin shugabannin kasar Najeriya da su gwamna Wamako suka gana da shi.

Gwamnan Sokoto Aliyu Magatakarda Wamako ya ce matsalar tafiyar da abubuwan gwamnatin Najeriya ne ya sa zagayen ganawa da tsoffin shugabanni

Gwamnan jahar Sokoto Aliyu Magatakarda Wamako na cikin gwamnonin arewacin Najeriya hudu da suka fara zagayen ganawa da tsoffin shugabannin Najeriya. Bayan sun gama tattaunawa da tsoffin shugabannin mulkin sojin kasar guda biyu, wato janar Ibrahim Badamasi Babangida da janar Abdulsalami Abubakar, wakilin Sashen Hausa Umar Farouk Musa ya tuntubi gwamnan na jahar Sokoto Aliyu Magatakarda Wamako ta wayar talho kuma ya tambaye shi ko me ye manufar su ta ganawa da tsoffin shugabannin kasar Najeriya? Sai Gwamna Aliyu Magatakarda Wamako yayi karin bayani kamar haka:

please wait

No media source currently available

0:00 0:02:32 0:00
Shiga Kai Tsaye
Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG