Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI: Matsayin Matasa Kan Matsalar Fyade A Najeriya- Kashi Na Biyu, Yuli 02, 2020


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Yau matasan da suke musayar miyau kan matsalar fyade da ake fama da ita a Najeriya, sun nuna yadda talla ke cusa rayuwar yara mata cikin hadari, suka kuma shawarci iyaye su kara sa ido kan 'ya'yansu samari da 'yan mata domin sanin abinda su ke ciki.

Matasan, Zainab Nasir Ahmed, da Salim Wada Usman,da, Ibrahim Bala, da Safiya Daba, da kuma Zilahayuwas Danjuma, sun kuma bukaci hukumoni su dauki matakai masu tsauri domin su zama ishara ga wadanda ke tunanin aikata wannan laifi.

Saurari muhawarar da wakiliyar Sashen Hausa Baraka Bashir ta jagoranta.

Matasa Sun Yi Tsokaci Kan Fyade A Najeriya: PT2-10:00"
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:36 0:00


  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG