WASHINGTON, DC —
Yanzu haka mahaifiyar wata yarinya ‘yar shekara bakwai da aka yi wa fyade na cikin dawainiyar yawon asibitin kula da lafiyar kwakwalwa dake garin Kware a jihar Sakkwato, domin fyaden yana son gusar da hankalin yarinyar.
Saurari hirar shirin Domin Iyali da dangin yarinyar:
-
Grace Alheri Abdu
Grace Alheri Abdu babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.