Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI: Rawar Da Mata Suka Taka A Zaben Najeriya, Kashi Na Daya-Maris, 30, 2023


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Zaben shekara ta dubu biyu da ishirin da uku da aka gudanar a Najeriya ya bar baya da kura a bangaren takarar mata, duk da yake har yanzu akwai zabukan kalilan da ba a kamala ba. Kamar yadda muka alkawarta, mun gayyato masu ruwa da tsaki da kuma sa ido kan harkokin siyasa da fafatukar mata domin nazarin wannan lamarin.

Bakin da muka gayyata sune, Hon Maryam Umar Kofarmata ‘yar siyasa a jam’iyar APC, da Barrista Amina Umar lauya kuma mai sharhi kan al’amuran yau da kullum, sai Kwamred Yahaya Shu’aibu Ngogo shima mai sharhi kan al’umuran da suka shafi shugabanci.

Saurari tattaunawar da wakilinmu Mahmud Ibrahim Kwari ya jagoranta:

Rawar Da Mata Suka Taka A Zaben Najeriya, Kashi Na Daya
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:17 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG