Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI: Gwagwarmayar Matan Najeriya Da Neman Wakilci A Zaben 2023 Kashi Na Daya-Fabrairu, 02, 2023


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Yanzu haka ya rage saura makonni hudu a gudanar da zaben shugaban kasa da na ‘yan Majalisun tarayya a Najeriya, makonni biyu bayan nan kuma a gudanar da na gwamnoni da majalisun jihohi. Sai dai duk kokarin da mata su ka yi na ganin wannan karon ba a bar su a baya ba, hakar su bata cimma ruwa ba kasancewa ba su sami wakilcin da suke nema ba.

Batun da muka fara nazarta ke nan a wannan makon a shirin Yau shirin Domin Iyali.

Saurari tattaunawar da Zainab Babaji ta jagoranta:

DOMIN IYALI: Gwagwarmayar Matan Najeriya Da Neman Wakilci A Zaben 2023 Kashi Na Daya
please wait

No media source currently available

0:00 0:25:10 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG