Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

EFCC Ta Kammala Binciken Danjuma Goje


Senator Muhammadu Danjuma Goje tsohon gwamnan jhar Gombe wanda hukumar EFCC ke tuhuma da satar dubban daruruwan miliyoyin kudi.
Senator Muhammadu Danjuma Goje tsohon gwamnan jhar Gombe wanda hukumar EFCC ke tuhuma da satar dubban daruruwan miliyoyin kudi.

Hukumar yaki da almundahana da yin ruf da ciki kan dukiyar kasar Najeriya, EFCC, ta gama binciken tsohon gwamnan jahar Gombe

Hukumar yaki da satar dukiyar kasar Najeriya EFCC ta gama tattara bayanai a kan tsohon gwamnan jahar Gombe Muhammadu Danjuma Goje kuma har ta gabatar da su a kotu kamar yadda za ku ji a wannan rahoto da Abdulwahab Mohamed ya aikowa sashen hausa na Muryar Amurka.

please wait

No media source currently available

0:00 0:00:52 0:00
Shiga Kai Tsaye
Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG