Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

GRACE ALHERI ABDU: Domin Iyali, Waiwaya Maganin Mantuwa: Kashi Na UKu, Disamba 20, 2018,


Grace Alheri Abdu
Grace Alheri Abdu

Yau ma shirin Domin Iyali yana waiwaya maganin mantuwa. A farkon wannan shekarar aka gayyaci mai martaba Sarkin Kano Sanusi Lamido Sanusi na biyu a Jamhuriyar Nijar, domin neman hanyar shawo kan kuntatawa mata inda a jawabinsa ya tabo batutuwa da dama da suka shafi aure da zaman gida da kuma koyarwar addinin Musulinci dangane da sunar aure.

Bayan nan Shirin ya kuma gayyaci masu ruwa da tsaki a Jamhuriyar Nijar domin bibiya kan wannan matsala.

Har wa yau, shirin ya nemi hanyar shawo kan gallazawa abokan zaman aure.

Waiwaya Maganin Mantuwa-PT3
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:29 0:00

Kadan ke nan dake cikin batutuwa da muka tabo a shirin Domin Iyali a wannan shekara ta dubu biyu da goma sha takwas dake karewa. Za a iya neman dukan shirye shiryen da muka gabatar a shirin a wannan shafin na internet.

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG