Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Harin Najeriya: Sama da dalibai 300 ne har yanzu ba a gano su ba


Harin Najeriya: Sama da dalibai 300 ne har yanzu ba a gano su ba
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:58 0:00

Wadanda suka yi garkuwa da dalibai sama da 300 na makarantar sakandaren kimiyya ta gwamnati dake Kankara, a jihar Katsina a Najeriya sun bukaci gwamnati ta biya su kudin fansa domin sako yaran. Fiye da dalibai 300 ne ba a gani ba tun bayan harin da aka kai makarantar ta maza a daren Juma’a.

XS
SM
MD
LG