Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Hotunan Hari da Wasu 'Yan Ta'adda Suka Kai a Babban Birnin Ouagadougou dake Burkina Faso

A jiya Lahadi wasu mutane biyu akan babur suka bude wuta akan wasu masu shakatawa a wani wurin cin abince da ake cewa Cafe Restaurant Aziz Istambul dake babban birnin Ouagadougou dake Burkina Faso inda suka kashe mutane 18 da radunata wasu da dama.

XS
SM
MD
LG