Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Kungiyar Kwadago ta Najeriya tana ci gaba da bayyana rashin amincewarta da janye tallafin mai da gwamnati ta yi a kasafin kudin bana


Kungiyar Kwadago ta Najeriya tana ci gaba da bayyana rashin amincewarta da janye tallafin mai da gwamnati ta yi a kasafin kudin bana
Kungiyar Kwadago ta Najeriya tana ci gaba da bayyana rashin amincewarta da janye tallafin mai da gwamnati ta yi a kasafin kudin bana

Kungiyar Kwadago ta Najeriya tana ci gaba da bayyana rashin amincewarta da janye tallafin mai da gwamnati ta yi a kasafin kudin bana. A cikin hirarsu da Sahabo Imam Aliyu Nuhu Abayo Taro, daya daga cikin manyan jami'an kungiyar Kwadagon ya bayyana cewa, kungiyar zata yi taro makon gobe domin sanin mataki na gaba da zata dauka.

Saurari:

Aika Sharhinka

XS
SM
MD
LG