Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Magoya Bayan Gwamnan Naija Sun yi Tir da Kalaman Sanata Kuta


Gwamnan jahar Naija Ma'azu Babangida Aliyu
Gwamnan jahar Naija Ma'azu Babangida Aliyu

Jayayyar siyasa na dada yin kamari tsakanin gwamnan jahar Naija Babangida Aliyu da Sanata Dahiru Awaisu Kuta shi ma dan jahar ta Naija

Magoya bayan gwamna Ma'azu Babangida Aliyu na jahar Naija sun maida martani ga dan majalisar dattawan Najeriya mai wakiltar gabashin jahar ta Naija Sanata Dahiru Awaisu Kuta game da kalaman da yayi na cewa gwamnatin Babangida Aliyu ta gaza wajen samar da ababen more rayuwa ga talakawan jahar. Magoya bayan gwamnan da suka maida wannan martani sun fito ne daga Kuta mazabar sanatan da yayi kalaman:

please wait

No media source currently available

0:00 0:02:53 0:00
Shiga Kai Tsaye

Wakilin Sashen Hausa Mustapha Nasiru batsari ne ya aiko da wannan rahoto daga Minna, jahar Naija.
Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG