Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

MANUNIYA: Waiwayen Rikicin Majalisun Najeriya Da Kalaman Mawaki Rarara, Disamba 29, 2023


Isah Lawal Ikara
Isah Lawal Ikara

KADUNA, NIGERIA - A shirin Manuniya na wannan makon, waiwaye ne na karshen wannan shekara da ya waiwayi rikicin majalisun Najeriya da kalaman mawakin nan Dauda Kahutu Rarara.

Saurari cikakken shirin da Isah Lawal Ikara ya gabatar:

MANUNIYA: Waiwayen Rikicin Majalissun Najeriya Da Kalaman Mawaki Rarara, Disamba 29, 2023.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:05 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG