Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 DUNIYA: Rex Tillerson Yayi Kira Ga Gwamnatin Myanmar Ta Kare Hakkokin Bil’adama


VOA60 DUNIYA: Rex Tillerson Yayi Kira Ga Gwamnatin Myanmar Ta Kare Hakkokin Bil’adama
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

Sakataren harkokin wajen amurka Rex Tillerson yayi kira ga gwamnatin Myanmar akan ta kare hakkokin bil’adama ta kuma gudanar da sahihin bincike akan rahotannin keta hakkin bil’adama akan musulmin Rohingya.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG