Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: Sojoji Da Motocinsu Sun Toshe Hanyoyin Shiga Ko Fita Daga Ofisoshin Gwamnati A Birnin Harare


VOA60 AFIRKA: Sojoji Da Motocinsu Sun Toshe Hanyoyin Shiga Ko Fita Daga Ofisoshin Gwamnati A Birnin Harare
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

Sojoji da motocinsu sun toshe hanyoyin shiga ko fita daga ofisoshin gwamnati a birnin Harare, yayin da suka karbi ragamar kasar da tun 1980 shugaba Robert Mugabe yake mulkinta, duk da dai sun ce ba juyin mulki suka yi ba.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG