Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Sojojin Ambazoniya Daga Kamaru Sun Kashe Wani Sarki a Jihar Taraba


Wasu da ake zargin yan aware masu fafutukan kafa kasar Ambazoniya sun kai hari wani gari da ke kan iyakar Najeriya da jamhuriyar Kamaru dake karamar hukumar Takum a jihar Taraba.

Mharan sun kuma kashe sarkin da mutane sama da biyar a wannan yankin.

A cikin hirar shi da Muryar Amurka, Shugaban karamar hukumar Takum ya tabbatar da aukuwar lamarin da ya ce ya faru ne a iyakan su da jamhuriyar Kamaru inda 'yan awaren suka aikata wannan mummunarn harin kuma suka kashe mutane biyar, ciki harda sarkin.

Mai magana da yawun kakakin rundunar yan sanda jihar Taraba DSP Usman Abdullahi, ya ce suna bakin daga domin ganin a kawo karshen wannan mastalar da kuma tabbatar da wadanda suka riga suka rasu sakamakon wannan tarzoman a wannan yankin.

Saurari cikakken rahoton a cikin sauti:

please wait

No media source currently available

0:00 0:03:04 0:00

Inganta Tsaro

Jami’an Tsaron Najeriya Sun Gudanar Da Tattakin Hadin-Gwiwa
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:27 0:00

XS
SM
MD
LG