Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Tagwayen Harin Kunar Bakin Wake A Kabul Ya Kashe Mutane 22


Jami’an kasar Afghanistan sun ce wasu tagwayen harin kunar bakin wake a Kabul, babban birni kasar ya kashe akalla mutane 22, wasu su 70 kuma sun jikkata.

Wadanda suka shaida lamarin sun ce ‘yan bindigan sun auna wata tawagar jami’ai da suka bar ofisoshin majalissar kasar ne. Ta yiwu adadin wadanda suka rasu ya karu.


Manyan jami’an tsaro da fararen hula, da wasu ma’aikatan majalissar kasar na cikin wadanda abin ya shafa.


Rahotannin farko sun ce wani dan kunar bakin wake ne ya tarwatsa kansa kusa da ofisoshin majalissar a unguwar Darulama dake birnin, jim kadan kafin wani maharin ya tada nakiyoyin dake dankare a motarsa.

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG