Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: Kasashe 32 ne da suka hada da biyar daga Nahiyar Afirka za su fafata a gasar cin kofin kwallon kafa ta duniya a Qatar


TASKAR VOA: Kasashe 32 ne da suka hada da biyar daga Nahiyar Afirka za su fafata a gasar cin kofin kwallon kafa ta duniya a Qatar
please wait

No media source currently available

0:00 0:29:53 0:00

An raba kasashen da za su fafata din ne zuwa rukunoni 4, inda Senegal ta ke cikin rukunin A, Tunisia a rukunin D. Morocco na rukunin F, Kamaru a rukunin G, sai Ghana take rukunin H. Qatar mai masaukin baki ce za ta buga wasan farko da Ecuador a filin wasa na Al Bayt

XS
SM
MD
LG