Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: Yadda Ta Kaya A Zaben Shugaban Kasa Da Na 'Yan Majalisar Dokoki A Jamhuriyar Nijar


TASKAR VOA: Yadda Ta Kaya A Zaben Shugaban Kasa Da Na 'Yan Majalisar Dokoki A Jamhuriyar Nijar
please wait

No media source currently available

0:00 0:29:02 0:00

A cikin shirin TASKA na wannan makon daga jamhuriyar Nijar ga yadda ta kaya a zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisar dokokin kasar da aka gudana a ranar 27 ga watan Disamba 2020, Sannan hukumomin jihar Borno a Najeriya na kokarin fito da wani shiri na kare manoma, da wasu sauran rahotanni.

XS
SM
MD
LG