A Najeriya, kwanan nan ne gwamnatin kasar ta amince da hutun kwanaki 14 na haihuwa ga iyaye maza da ke aikin gwamnati. Wannan dai hutu ne domin su samu damar shakuwa da jariran su. A watan Yunin 2018, gwamnatin ta kara hutun haihuwa ga iyaye mata daga watanni uku zuwa hudu. Ga fassarar rahoton Gilbert Tamba daga Abuja.
TASKARVOA: Hutun Haihuwa Na Kwanaki 14 Ga Iyaye Maza Da Ke Aikin Gwamnati A Najeriya
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 28, 2023
Yadda Gobara Ta Kone Babbar Kasuwar Maiduguri Kurmus
-
Fabrairu 25, 2023
Shiri Na Musanman Kan Zaben 2023 A Najeriya
-
Fabrairu 13, 2023
Ina Da Yakinin Za A Yi Zabe Cikin Zaman Lafiya – Buratai
Za ku iya son wannan ma
-
Maris 25, 2023
Hanyoyin Magance Kurjin Ido Da Ake Kira Stye
-
Maris 25, 2023
Kalubalen Samar Da Kiwon Lafiya a Nahiyar Afirka